Biz Point
  • Home
  • News
  • National
  • Business News
  • Forex
  • Tech
  • Entertainment
  • HAUSA
  • More
    • About Us – Biz Point
    • Contacts
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
No Result
View All Result
  • Home
  • News
  • National
  • Business News
  • Forex
  • Tech
  • Entertainment
  • HAUSA
  • More
    • About Us – Biz Point
    • Contacts
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
No Result
View All Result
Biz Point
No Result
View All Result
Home Hausa

NLC ta baiyana buƙatar ta ga Tinubu kan mafi ƙarancin albashi 

... ta ce Naira dubu 70 ta yi kaɗan

BizPoint by BizPoint
September 7, 2025
in Hausa
0
Subsidy removal: Labour offers fresh threat
0
SHARES
28
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

 

Kungiyar Kwadago ta Ƙasa  (NLC) tare da ma’aikatan gwamnatin tarayya sun bukaci gwamnati ta gaggauta sake duba mafi ƙarancin albashi na ƙasa, suna mai cewa naira 70,000 da ake biya a yanzu ya gaza ɗaukar nauyin ma’aikata.

ADVERTISEMENT

Sakataren riko na NLC, Benson Upah, ya bayyana cewa hauhawar farashin kayayyaki da tsadar sufuri, haya da wutar lantarki sun sa kimar N70,000 ta ragu sosai, inda ma’aikata ke shiga cikin ƙuncin rayuwa.

Ya ce idan gwamnati ba ta ɗauki mataki ba, matsalar za ta tsananta.

MAI KIFI AD

Haka zalika, shugaban Ƙungiyar Manyan Ma’aikatan Gwamnati (ASCSN), Shehu Mohammed, ya ce tun farko ƙungiyarsu ta nemi a ɗora mafi ƙarancin albashi kan N250,000, domin N70,000 ba zai iya biyan bukatun ma’aikaci da iyalinsa ba.

Rahotanni sun nuna cewa wasu jihohi sun riga sun ɗaga mafi ƙarancin albashi sama da na ƙasa. A Imo, Gwamna Hope Uzodinma ya amince da N104,000, yayin da Legas da Rivers suka sa N85,000, Bayelsa, Niger, Enugu da Akwa Ibom suka amince da N80,000. Jihohi irin su Ogun, Delta, Benue, Osun da Ondo suma sun ɗaga albashin fiye da N70,000.

Wasu ma’aikatan gwamnati da suka yi magana da Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya (NAN) sun koka da tsadar rayuwa, suna mai cewa kuɗin da suke samu ba ya isa biyan haya, kuɗin makaranta da abinci. Sun bukaci gwamnatin tarayya ta ɗaga albashi zuwa akalla N150,000 domin farfaɗo da tattalin arziki da kuma inganta jin daɗin ma’aikata.

Share this:

  • Click to share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Click to share on X (Opens in new window) X

Ad 2
Tags: Hausa
ADVERTISEMENT
Previous Post

BREAKING: NNPP expels Abdulmumin Jibrin, says he adds no value to party

Next Post

Independent Hajj Reporters Announces 2025 Post-Hajj Lecture and Recognition Event

BizPoint

BizPoint

Related Posts

Ba a yi wa Musulman Nijeriya adalci ba da Juma’a ta kasance ranar aiki a mako – Reno Omokri
Hausa

Ba a yi wa Musulman Nijeriya adalci ba da Juma’a ta kasance ranar aiki a mako – Reno Omokri

August 30, 2025
An naɗa Farfesa a matsayin Sakataren Ilimi na ƙaramar hukuma a Kano
Hausa

An naɗa Farfesa a matsayin Sakataren Ilimi na ƙaramar hukuma a Kano

August 30, 2025
Gwamnatin Kano ta kama wasu mutane bisa sare bishiyoyi da suka shafe gwamman shekaru ba da izini ba
Hausa

Gwamnatin Kano ta kama wasu mutane bisa sare bishiyoyi da suka shafe gwamman shekaru ba da izini ba

August 24, 2025
Duk shekara muna kashe dala biliyan 1.5 akan cutar tamowa – Gwamnatin Taraiya
Hausa

Duk shekara muna kashe dala biliyan 1.5 akan cutar tamowa – Gwamnatin Taraiya

August 24, 2025
DA ƊUMI-ƊUMI: Asusun kuɗaɗen waje na Nijeriya ya ƙaru a karo na farko tun 2021
Hausa

DA ƊUMI-ƊUMI: Asusun kuɗaɗen waje na Nijeriya ya ƙaru a karo na farko tun 2021

August 21, 2025
Ɗaurarre a gidan yari ya lashe zaɓen cike-gurbi na majalisa a wata jiha a Nijeriya
Hausa

Ɗaurarre a gidan yari ya lashe zaɓen cike-gurbi na majalisa a wata jiha a Nijeriya

August 20, 2025
Next Post
Independent Hajj Reporters Announces 2025 Post-Hajj Lecture and Recognition Event

Independent Hajj Reporters Announces 2025 Post-Hajj Lecture and Recognition Event

ADVERTISEMENT

Stay Connected test

  • 23.9k Followers
  • 99 Subscribers
ADVERTISEMENT
  • Trending
  • Comments
  • Latest
RE: From NEPU to Asara — By Ibrahim Bello Kano

RE: From NEPU to Asara — By Ibrahim Bello Kano

August 21, 2025
UPDATED: Kano gov announces date for implementation of new minimum wage

UPDATED: Kano gov announces date for implementation of new minimum wage

October 29, 2024
Petrol subsidy hits N2.57tr as supply rises by 10%

JUST IN: Tinubu considering partial reversal of fuel subsidy on petrol

August 15, 2023
How Katsina oil mogul ordered arrest of man over social media post

How Katsina oil mogul ordered arrest of man over social media post

July 15, 2024

Hello world!

1

5 dead, 4 rescued in canoe mishap

0

Naira weakens again, down by 0.29 percent

0

UBA Foundation opens portal for 2022 essay competition, announces prizes

0
Climate Change: Kano partners World Bank on waste management, degraded landscapes restoration – Commissioner

Climate Change: Kano partners World Bank on waste management, degraded landscapes restoration – Commissioner

September 7, 2025
Kano: Can the North’s commercial heart rival Lagos’ economic might? by Dr. Tijjani Ahmad

Kano: Can the North’s commercial heart rival Lagos’ economic might? by Dr. Tijjani Ahmad

September 7, 2025
Independent Hajj Reporters Announces 2025 Post-Hajj Lecture and Recognition Event

Independent Hajj Reporters Announces 2025 Post-Hajj Lecture and Recognition Event

September 7, 2025
Subsidy removal: Labour offers fresh threat

NLC ta baiyana buƙatar ta ga Tinubu kan mafi ƙarancin albashi 

September 7, 2025

Recent News

Climate Change: Kano partners World Bank on waste management, degraded landscapes restoration – Commissioner

Climate Change: Kano partners World Bank on waste management, degraded landscapes restoration – Commissioner

September 7, 2025
Kano: Can the North’s commercial heart rival Lagos’ economic might? by Dr. Tijjani Ahmad

Kano: Can the North’s commercial heart rival Lagos’ economic might? by Dr. Tijjani Ahmad

September 7, 2025
Independent Hajj Reporters Announces 2025 Post-Hajj Lecture and Recognition Event

Independent Hajj Reporters Announces 2025 Post-Hajj Lecture and Recognition Event

September 7, 2025
Subsidy removal: Labour offers fresh threat

NLC ta baiyana buƙatar ta ga Tinubu kan mafi ƙarancin albashi 

September 7, 2025
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Biz Point

© 2024 Biz Point

Navigate Site

  • Home
  • About Us
  • Contacts
  • Disclaimer
  • Privacy & Policy
  • Terms & Conditions

Follow Us

No Result
View All Result
  • Home
  • News
  • National
  • Business News
  • Forex
  • Tech
  • Entertainment
  • HAUSA
  • More
    • About Us – Biz Point
    • Contacts
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions

© 2024 Biz Point