Biz Point
  • Home
  • News
  • National
  • Business News
  • Forex
  • Tech
  • Entertainment
  • HAUSA
  • More
    • About Us – Biz Point
    • Contacts
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
No Result
View All Result
  • Home
  • News
  • National
  • Business News
  • Forex
  • Tech
  • Entertainment
  • HAUSA
  • More
    • About Us – Biz Point
    • Contacts
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
No Result
View All Result
Biz Point
No Result
View All Result
Home Hausa

Jihar Legas na yunƙurin ƙirƙirar lasisin tuƙi nata na kan ta

BizPoint by BizPoint
May 12, 2026
in Hausa
0
Jihar Legas na yunƙurin ƙirƙirar lasisin tuƙi nata na kan ta
0
SHARES
1
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnatin jihar Legas ta baiyana aniyarta ta samar da lasisin tuƙi nata na kan ta, amma fa da haɗin gwiwa da gwamnatin taraiya.

Jaridar VANGUARD ta rawaito cewa Kwamishina Sufuri na jihar, Oluwaseun Osiyemi ne ya baiyana haka a wajen taron manema labarai na ma’aikatun jihar da ake gudanarwa duk Shekara.

Osiyemi ya yi bayanin cewa amfani da lasisin na gwamnatin jiha ba lallai ba ne, inda ya kara da cewa direba zai iya amfani da shi ko na gwamnatin taraiya.

MAI KIFI AD
ADVERTISEMENT

Kwamishinan ya kara da cewa gwamnatin ta yi tunanin samar da nata lasisin ne don saukakawa al’umma da kuma rage matsalar samun tsaiko wajen mallakar lasisin na gwamnatin taraiya.

Ya ce idan an kammala shirin, direbobi a jihar za su rika samun lasisin tuƙi nan take ba tare da wani tsaiko ba.

Share this:

  • Share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Share on X (Opens in new window) X

Ad 2
Tags: Hausa
ADVERTISEMENT
Previous Post

2026 Hajj: NAHCON mourns as Adamawa pilgrim, Aishatu Muhammadu dies in Saudi

BizPoint

BizPoint

Related Posts

An hana ni lasisin gudanar da kamfani a Afrika-ta-Kudu saboda ni ba baƙar fata ba ne – Elon Musk
Hausa

An hana ni lasisin gudanar da kamfani a Afrika-ta-Kudu saboda ni ba baƙar fata ba ne – Elon Musk

April 13, 2026
Likitoci sun baiyana manyan cututtukan da hodar ƙuraje ke haifar wa ƙananan yara
Hausa

Likitoci sun baiyana manyan cututtukan da hodar ƙuraje ke haifar wa ƙananan yara

April 12, 2026
Sauyin yanayi: Gwamnatin Taraiya za ta raba murhunan girki masu amfani da gawayi maras hayaƙi guda miliyan 2.4
Hausa

Sauyin yanayi: Gwamnatin Taraiya za ta raba murhunan girki masu amfani da gawayi maras hayaƙi guda miliyan 2.4

April 3, 2026
Trump ya ɗage takunkumin da ya sanya wa man Iran
Hausa

Trump ya ɗage takunkumin da ya sanya wa man Iran

March 21, 2026
Matatar man Dangote ta ƙara farashin litar man fetur bayan ta yi ragi shekaranjiya
Hausa

Matatar man Dangote ta ƙara farashin litar man fetur bayan ta yi ragi shekaranjiya

March 13, 2026
Kalubale ga matashin da ya shirya gina rayuwarsa — Daga Bashir Sharfadi
Hausa

Kalubale ga matashin da ya shirya gina rayuwarsa — Daga Bashir Sharfadi

March 2, 2026
ADVERTISEMENT

Stay Connected test

  • 23.9k Followers
  • 99 Subscribers
ADVERTISEMENT
  • Trending
  • Comments
  • Latest
RE: From NEPU to Asara — By Ibrahim Bello Kano

RE: From NEPU to Asara — By Ibrahim Bello Kano

August 21, 2025
UPDATED: Kano gov announces date for implementation of new minimum wage

UPDATED: Kano gov announces date for implementation of new minimum wage

October 29, 2024
Petrol subsidy hits N2.57tr as supply rises by 10%

JUST IN: Tinubu considering partial reversal of fuel subsidy on petrol

August 15, 2023
How Katsina oil mogul ordered arrest of man over social media post

How Katsina oil mogul ordered arrest of man over social media post

July 15, 2024

Hello world!

1

5 dead, 4 rescued in canoe mishap

0

Naira weakens again, down by 0.29 percent

0

UBA Foundation opens portal for 2022 essay competition, announces prizes

0
Jihar Legas na yunƙurin ƙirƙirar lasisin tuƙi nata na kan ta

Jihar Legas na yunƙurin ƙirƙirar lasisin tuƙi nata na kan ta

May 12, 2026
JUST IN- NAHCON reacts to allegation of serving poor meal to Nigerian pilgrims in Saudi

2026 Hajj: NAHCON mourns as Adamawa pilgrim, Aishatu Muhammadu dies in Saudi

May 12, 2026
NAHCON reveals number of Nigerian pilgrims to perform 2024 Hajj

INDEPENDENT HAJJ REPORTERS’ MEDIA MONITOR INTERIM REPORT: 2026 PILGRIMS AIRLIFT

May 10, 2026
Empowerment: Kano Commissioner distributes start-up kits, cash to 1,426 youth, women

Empowerment: Kano Commissioner distributes start-up kits, cash to 1,426 youth, women

May 10, 2026

Recent News

Jihar Legas na yunƙurin ƙirƙirar lasisin tuƙi nata na kan ta

Jihar Legas na yunƙurin ƙirƙirar lasisin tuƙi nata na kan ta

May 12, 2026
JUST IN- NAHCON reacts to allegation of serving poor meal to Nigerian pilgrims in Saudi

2026 Hajj: NAHCON mourns as Adamawa pilgrim, Aishatu Muhammadu dies in Saudi

May 12, 2026
NAHCON reveals number of Nigerian pilgrims to perform 2024 Hajj

INDEPENDENT HAJJ REPORTERS’ MEDIA MONITOR INTERIM REPORT: 2026 PILGRIMS AIRLIFT

May 10, 2026
Empowerment: Kano Commissioner distributes start-up kits, cash to 1,426 youth, women

Empowerment: Kano Commissioner distributes start-up kits, cash to 1,426 youth, women

May 10, 2026
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Biz Point

© 2024 Biz Point

Navigate Site

  • Home
  • About Us
  • Contacts
  • Disclaimer
  • Privacy & Policy
  • Terms & Conditions

Follow Us

No Result
View All Result
  • Home
  • News
  • National
  • Business News
  • Forex
  • Tech
  • Entertainment
  • HAUSA
  • More
    • About Us – Biz Point
    • Contacts
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions

© 2024 Biz Point