Biz Point
  • Home
  • News
  • National
  • Business News
  • Forex
  • Tech
  • Entertainment
  • HAUSA
  • More
    • About Us – Biz Point
    • Contacts
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
No Result
View All Result
  • Home
  • News
  • National
  • Business News
  • Forex
  • Tech
  • Entertainment
  • HAUSA
  • More
    • About Us – Biz Point
    • Contacts
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
No Result
View All Result
Biz Point
No Result
View All Result
Home Hausa

Dan kasuwa ya zama ɗan takarar Sanata a PDP

BizPoint by BizPoint
May 22, 2026
in Hausa
0
Dan kasuwa ya zama ɗan takarar Sanata a PDP
0
SHARES
2
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Richard Akinaka ya zama ɗan takarar jam’iyyar PDP na kujerar Sanata a mazaɓar Bayelsa ta Tsakiya gabanin zaɓen shekarar 2027.

An bayyana Akinaka a ranar Alhamis a matsayin ɗan takara ɗaya tilo a cibiyar tattara sakamakon zaɓen fidda gwani ta yankin sanatocin da ke makarantar firamare ta St. Peter’s da ke Yenagoa.

Mataimakin shugaban PDP na santoriyar kuma jami’in tattara sakamako, Mista Bidi Weris ne ya ayyana shi a matsayin wanda ya yi nasara bayan gudanar da zaɓen fidda gwani a sassa daban-daban na yankin.

MAI KIFI AD
ADVERTISEMENT

Da ya ke jawabi bayan bayyana shi a matsayin wanda ya yi nasara, Akinaka ya gode wa shugabannin jam’iyya da magoya baya da sauran masu ruwa da tsaki bisa amincewar da suka nuna masa, inda ya bayyana takararsa a matsayin “halasci da amincewa.”

Ya kuma yi alƙawarin cewa zai mayar da hankali wajen kawo ci gaba da anfani ga al’ummar mazabarsa maimakon son rai.

Haka kuma ya tabbatar wa mambobin jam’iyyar cewa PDP za ta yi nasara a babban zaɓen, yana mai cewa jam’iyyar za ta haɗa kai domin cimma nasara.

Share this:

  • Share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Share on X (Opens in new window) X

Ad 2
Tags: Hausa
ADVERTISEMENT
Previous Post

2026 Hajj: All Nigerian intending pilgrims are in Saudi – NAHCON

BizPoint

BizPoint

Related Posts

Jihar Legas na yunƙurin ƙirƙirar lasisin tuƙi nata na kan ta
Hausa

Jihar Legas na yunƙurin ƙirƙirar lasisin tuƙi nata na kan ta

May 12, 2026
An hana ni lasisin gudanar da kamfani a Afrika-ta-Kudu saboda ni ba baƙar fata ba ne – Elon Musk
Hausa

An hana ni lasisin gudanar da kamfani a Afrika-ta-Kudu saboda ni ba baƙar fata ba ne – Elon Musk

April 13, 2026
Likitoci sun baiyana manyan cututtukan da hodar ƙuraje ke haifar wa ƙananan yara
Hausa

Likitoci sun baiyana manyan cututtukan da hodar ƙuraje ke haifar wa ƙananan yara

April 12, 2026
Sauyin yanayi: Gwamnatin Taraiya za ta raba murhunan girki masu amfani da gawayi maras hayaƙi guda miliyan 2.4
Hausa

Sauyin yanayi: Gwamnatin Taraiya za ta raba murhunan girki masu amfani da gawayi maras hayaƙi guda miliyan 2.4

April 3, 2026
Trump ya ɗage takunkumin da ya sanya wa man Iran
Hausa

Trump ya ɗage takunkumin da ya sanya wa man Iran

March 21, 2026
Matatar man Dangote ta ƙara farashin litar man fetur bayan ta yi ragi shekaranjiya
Hausa

Matatar man Dangote ta ƙara farashin litar man fetur bayan ta yi ragi shekaranjiya

March 13, 2026
ADVERTISEMENT

Stay Connected test

  • 23.9k Followers
  • 99 Subscribers
ADVERTISEMENT
  • Trending
  • Comments
  • Latest
RE: From NEPU to Asara — By Ibrahim Bello Kano

RE: From NEPU to Asara — By Ibrahim Bello Kano

August 21, 2025
UPDATED: Kano gov announces date for implementation of new minimum wage

UPDATED: Kano gov announces date for implementation of new minimum wage

October 29, 2024
Petrol subsidy hits N2.57tr as supply rises by 10%

JUST IN: Tinubu considering partial reversal of fuel subsidy on petrol

August 15, 2023
How Katsina oil mogul ordered arrest of man over social media post

How Katsina oil mogul ordered arrest of man over social media post

July 15, 2024

Hello world!

1

5 dead, 4 rescued in canoe mishap

0

Naira weakens again, down by 0.29 percent

0

UBA Foundation opens portal for 2022 essay competition, announces prizes

0
Dan kasuwa ya zama ɗan takarar Sanata a PDP

Dan kasuwa ya zama ɗan takarar Sanata a PDP

May 22, 2026
2026 Hajj: 6th batch of Kano pilgrims depart for Jeddah

2026 Hajj: All Nigerian intending pilgrims are in Saudi – NAHCON

May 21, 2026
Aviation fuel crisis: Domestic airlines rise ticket fees to about N200k in Nigeria

Aviation fuel crisis: Domestic airlines rise ticket fees to about N200k in Nigeria

May 21, 2026
Tinubu reveals those behind Nigeria’s security crisis

Tinubu reveals those behind Nigeria’s security crisis

May 21, 2026

Recent News

Dan kasuwa ya zama ɗan takarar Sanata a PDP

Dan kasuwa ya zama ɗan takarar Sanata a PDP

May 22, 2026
2026 Hajj: 6th batch of Kano pilgrims depart for Jeddah

2026 Hajj: All Nigerian intending pilgrims are in Saudi – NAHCON

May 21, 2026
Aviation fuel crisis: Domestic airlines rise ticket fees to about N200k in Nigeria

Aviation fuel crisis: Domestic airlines rise ticket fees to about N200k in Nigeria

May 21, 2026
Tinubu reveals those behind Nigeria’s security crisis

Tinubu reveals those behind Nigeria’s security crisis

May 21, 2026
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Biz Point

© 2024 Biz Point

Navigate Site

  • Home
  • About Us
  • Contacts
  • Disclaimer
  • Privacy & Policy
  • Terms & Conditions

Follow Us

No Result
View All Result
  • Home
  • News
  • National
  • Business News
  • Forex
  • Tech
  • Entertainment
  • HAUSA
  • More
    • About Us – Biz Point
    • Contacts
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions

© 2024 Biz Point